Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Alhaji Shu’aibu Idris Mikati, shugaba ne da ke kokarin Tallafawa rayuwar al’umma ya bayyana samun kishi, jajircewa tare da tsoron Allah a matsayin abin da zai tabbatar da sahihin gyara a Najeriya. Shu’aibu Idris Mikati ya kuma yi kira ga daukacin al’umma da su dauki halin …
Read More »Farashin Kayan Amfanin Gona A Kasuwar Funtuwa, Karaye A Jihar Kano
Farashin Kayan Amfanin Gona A Kasuwar Funtuwa, Karaye A Jihar Kano Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda wakilinmu ya tuntubi Manoma kuma yan kasuwa da suka je kasuwar Funtuwa domin cin kasuwa wani mai suna Malam Najibu Unguwar Buhari Makera Funtuwa ya shaida mana cewa. Farashin buhun Masara mai cin …
Read More »