YA GAIYACI TSOHUN MAIMAKIN SHUGABAN KASA ALH. ATIKU ABUBAKAR WAZIRIN ADAMAWA. ABANGARAN MULKINASA DA SAURAN ABUBUWA DADAMA. Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Muhammed Abdulkadir (Kauran Bauchi) ya samu nasarori da dama a kasa da shekara biyu Babu shakka cewa Sanata Bala Muhammed shi ne almasihu na wannan …
Read More »Borno Wuri Ne Mai Ingantaccen Tsaro Fiye Da Shekarun Baya – Farfesa Marte
Imrana Abdullahi Shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin Jihar Borno Farfesa Isa Husseini Marte, ya bayyana Gwamna Farfesa Babagana Umara Zulum a matsayin hazikin shugaba mai rikon gaskiya da Amana tare da aiki tukuru. Farfesa Isa Marte ya bayyana hakan ne a cikin wani shirin tattaunawa da aka yi da shi na …
Read More »Gwamna El- Rufa’i Cikakken Mai Kishin Talakawa Ne – Dakta Shinkafi
Daga Abdullahi Dan Kaduna Wani mai rajin kare hakkin bil’adama da ke garin Kaduna Dakta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana Gwamna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i, a matsayin Gwarzo cikakken dan kishin kasa mai kaunar ci gaban Talakawa a koda yaushe. Dakta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana hakan ne a garin …
Read More »