Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i ya bayyana cewa da Gwamnati za ta yi amfani da sojojin sama su shiga cikin dazuzzukan da masu satar mutanen nan suke da za a yi maganinsu cikin lokaci. Malam Nasiru ya bayyana hakan a lokacin da yake amsa tambayoyin …
Read More »