Kamar yadda muke samun wadansu ingantattun rahotonnin daga jihar Borno, sun tabbatar da cewa mutane biyu sun gudu da ke jinya dauke da cutar Covid – 19 a jihar, kamar yadda kafar yada labarai ta TheCable ta ruwaito. Mutum biyun sun gudu ne bayan gwajin da hukumar kula da …
Read More »