Home / Labarai / Mutane Biyu Masu Dauke Da Cutar Covid- 19 Sun Tsere A Jihar Barno

Mutane Biyu Masu Dauke Da Cutar Covid- 19 Sun Tsere A Jihar Barno

 

Kamar yadda muke samun wadansu ingantattun rahotonnin daga jihar Borno, sun tabbatar da cewa mutane biyu sun gudu da ke jinya dauke da cutar Covid – 19  a jihar, kamar yadda kafar yada labarai ta TheCable ta ruwaito.

Mutum biyun sun gudu ne bayan gwajin da hukumar kula da Lafiya ta NCDC ta yi masu ya na tabbatar da suna  kamu da cutar, inji Kwamishinan lafiya na jihar Salish kwayabura.

Kwamishinan yace ana zargin Abba Kaka Hassan mai shekaru 24, tare Hauwa Mohammed mai shekaru 42, da tserewa daga asibitin koyarwa na jami’ar Maiduguri, bayan an tabbatar da suna dauke da cutar.

About andiya

Check Also

Ramadan 2023: Nigerian Church Reaches Out To Over 1000 Underprivileged Muslims/ Almajiri.

  The church of Christ Evangelical and life Intercessory Ministry, Sabon Tasha Kaduna State has …

Leave a Reply

Your email address will not be published.