Mustapha Imrana Abdullahi ….Ya yi alkawarin taimakawa da ababen hawa domin yin sintirin hadin Gwiwa Gwamnan Jihar Zamfara Bello Muhammad Matawalle ya yi kira a game da samun hadin kai tsakanin Nijeriya da Nijar domin kawo karshen duk wani ayyukan yan Ta’adda tsakanin kasashen biyu. Gwamna Matawalle ya yi wannan …
Read More »