Imrana Abdullahi Wata Alkaliya mai shari’a a babbar kotu a Jihar Kaduna Mai shari’a Aminat Ahmad Bello, a ranar Litinin ta bayyana irin yadda aka kashe danta mai shekaru 25 da yaje karatu kasar Cyprus. inda yake karatu a wata jami’a a kasar amma wadansu mutane suka halakashi a cikin …
Read More »