….. describes housing development as catalyst for economic growth, poverty reduction By; Imrana Abdullahi Housing and urban development minister, Arc Ahmed Musa Dangiwa has stated that President Bola Ahmed Tinubu is desirous to create new cities and provide liveable houses for Nigerians. In a statement …
Read More »Dangiwa Ya Yi Murabus A Matsayin Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Majalisar zartaswar jihar Katsina ta gudanar da taronta na farko da kuma wani zama mai ban sha’awa don karrama sakataren gwamnatin jihar mai barin gado, Alhaji Ahmed Musa Dangiwa, a gidan gwamnati. Alhaji Ahmed Dangiwa, tare da Hajiya Hannatu Musa Musawa, mai baiwa shugaban kasa shawara kan …
Read More »A Rika Amfani Da Kasuwar Duniya Ta Zama Sati Sati – Ahmad Dangiwa
Imrana Abdullahi Shugaban Bankin bayar da lamunin gini, gyaran Gidaje na tarayyar Nijeriya Alhaji Ahmad Musa Dangiwa, ya yi kira ga hukumar da ke kula da kasuwar duniyar kasa da kasa ta Kaduna (KADCCIMA) da su duba yuwuwar yin amfani da wani bangare na kasuwar domin samun kudin shiga madadin …
Read More »