Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya buɗe ƙofar ganawa da manyan masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP a faɗin jihar, a wani yunƙuri na ƙarfafa haɗin kai da tsara makomar siyasa da ci gaban al’umma. Taron farko na wannan shiri ya gudana ne ranar Talata a ɗakin taro …
Read More »Gwamna Lawal Ya Jagoranci Ƙaddamar Da Kwamitocin PDP Gabanin Babban Taron Jam’iyyar
Gwamna Lawal Ya Jagoranci Ƙaddamar Da Kwamitocin PDP Gabanin Babban Taron Jam’iyya Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ƙaddamar da kwamitocin tantancewa da na ayyuka na musamman na jam’iyyar PDP a ranar Juma’a, a shirye-shiryen gudanar da babban taron gangamin jam’iyyar mai zuwa. An tsara babban taron zaben shugabannin jam’iyyar …
Read More »Dattawan PDP Zamfara sun roki Ayu da ya sanya baki akan matsalar su da dan takarar Gwamna
DAGA IMRANA ABDULLAHI Gamayyar kungiyar Dattawan jam’iyyar PDP reshen Jihar Zamfara sun yi kira ga shugaban jam’iyyar na kasa Dokta Iyorchia Ayu da ya Sanya baki domin ceton jam’iyyar daga cikin halin da ta shiga. Sun dai bayyana hakan ne a cikin wata takardar da suka raba wa manema labarai …
Read More »
THESHIELD Garkuwa