By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has announced that his government will begin paying the minimum wage starting next month. The governor announced this on Wednesday during a meeting with the leadership of the Zamfara State chapter of the Labour Union. In a statement Signed by the spokesperson for the …
Read More »Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Raboon Kayan Abinci Ga Magidanta A Zamfara
Gwamna Dauda Lawal ya ƙaddamar da rabon tan 42,000 na kayan abinci daban-daban ga marasa galihu a Zamfara. An gudanar da bikin ƙaddamarwar ne a ranar Litinin a ofishin Kwamishinan Harkokin Jinƙai na Jihar Zamfara da ke Gusau, babban birnin jihar. A wata sanarwa da mai magana da yawun …
Read More »GOV. LAWAL FLAGS OFF DISTRIBUTION OF TONNES OF ASSORTED COMMODITIES TO VULNERABLE HOUSEHOLDS IN ZAMFARA
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has flagged off the distribution of tonnes of assorted commodities to vulnerable households in Zamfara. The flag-off ceremony was held on Monday at the Zamfara State Commissioner for the Humanitarian Affairs office in Gusau, the state capital. A statement by the Zamfara Governor’s spokesperson, …
Read More »Muna Samun Gagarumar Nasara Kan ‘Yan Bindiga A Zamfara, Babu Inda Aka Sace Mutum 500 -Hedikwatar Tsaro
Hedikwatar tsaro ta ƙasar nan (DHQ) ta bayyana cewa tana samun Gagarumar nasara a yaƙin da ta ke yi da ‘yan Bindiga a jihar Zamfara, inda kuma ta musanta jita-jitar da ake yaɗawa, cewa wai an sace mutum 500 a Ƙaramar Hukumar Zurmi ta jihar, ta ce, wannan ƙarya …
Read More »GOVERNOR DAUDA LAWAL PAYS N4.3 BILLION AS BACKLOG OF GRATUITY OWED SINCE 2011
Governor Dauda Lawal has paid over four billion Naira in gratuities to retired workers in Zamfara State, which has been owed since 2011. Retired state and local government workers in Zamfara State have not received the gratuities that have accumulated over the years. A statement by the spokesperson …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Amince Da Kafa Hukumar Tsara Tattalin Arzikin Jihar Zamfara
A ƙoƙarin sa na inganta rayuwar al’umma, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da kafa Hukumar Tsara Tattalin Arziki a jihar. Gwamnan ya jagoranci wani zama na musamman na Majalisar Zartarwa ta Jihar Zamfara a ranar Alhamis a zauren majalisar da ke gidan gwamnati a Gusau. A wata sanarwa …
Read More »INSECURITY: ZAMFARA GOVERNOR RECEIVES EIMC PARTICIPANTS, PLEDGES PARTNERSHIP WITH NATIONAL INSTITUTE FOR SECURITY STUDIES
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has reaffirmed his administration’s commitment to collaborating with relevant security agencies, including the National Institute for Security Studies (NISS), to tackle insecurity in Zamfara State. On Wednesday, a team of Executive Intelligence Management Course (EIMC) 17/2024 participants and faculty officials from the National Institute …
Read More »Za Mu Ci Gaba Da Inganta Rayuwar Ma’aikata – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya sake jaddada aniyar gwamnatin sa na inganta rayuwar ma’aikatan jihar. Gwamnan ya bayyana haka ne wurin gagarumin taron ranar ma’aikata, wanda aka saba gudanarwa a duk faɗin ƙasar nan a kowace ranar ɗaya ga watan Mayu, wanda na jihar ya gudana a Sakatariyar JB …
Read More »WE MUST DEPLOY ADVANCED TECHNOLOGY TO FIGHT INSECURITY, GOVERNOR LAWAL TELLS UNITED NATIONS
By; Imrana Abdullahi, Kaduna Governor Dauda Lawal has emphasized the pressing need to deploy advanced technology to combat insecurity in Zamfara State and the North. The Zamfara State Governor and other state governors met with Amina J. Mohammed, Deputy Secretary-General of the United Nations, in Washington, D.C., on Friday. A …
Read More »Mun Kawo Gagarumin Gyara Na Ci Gaban Tafiyar Da Harkokin Gwamnati A Jihar Zamfara – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ƙara jaddada cewa gwamnatin sa ta kawo gagarumar gyara a hanyoyin tafiyar da gwamnati don samar da ci gaba mai inganci a jihar. A Litinin ɗin nan ne Gwamnan ya bayyana haka a lokacin da ya ke jagorantar zaman Majalisar zartarwar jihar, wanda ya …
Read More »
THESHIELD Garkuwa