Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa rikicin cikin gida da kuma taƙaddamar shari’a da ke addabar Jam’iyyar PDP su ne manyan dalilan da suka sa ya yanke shawarar sauya sheƙa zuwa Jam’iyyar APC. Mataimakin Gwamnan Jihar Zamfara, Malam Mani Mummuni, ne ya sanar da sauyin sheƙar a …
Read More »ZAMFARA APC WELCOMES GOVERNOR DAUDA LAWAL INTO ITS FOLD.
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC happily welcomes Zamfara State governor Dauda Lawal and his teeming supporters into its fold. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State and made available to news men revealed that The …
Read More »Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP tare da komawa jam’iyyar mai mulki ta APC. Cikin wata Sanarwar da ta fito a ranar Litinin cikin mai ɗauke da sa mai taimaka wa gwamnan kan harkokin yaɗa labarai, Nuhu Anka, ta bayyana cewa matakin ya …
Read More »Gwamna Lawal Ya Jagoranci Taron Gaggawa Kan Tsaro, Ya Jajanta Wa Al’ummomin da ’Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jajanta wa al’ummomi da iyalan waɗanda hare-haren ’yan bindiga suka shafa a sassa daban-daban na jihar, yana mai tabbatar da ƙudurin gwamnatinsa na kawo ƙarshen matsalar tsaro da ta daɗe tana addabar yankin. A ranar Juma’a, gwamnan ya kira tare da jagorantar wani …
Read More »Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Manyan Ayyuka A Anka, Ya Ce Zamfara Na Kan Turbar Ci Gaba Mai Ɗorewa
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake jaddada ƙudirin sa na tabbatar da cewa jihar Zamfara ta shiga sahun jihohin da ke kan turbar ci gaba mai ɗorewa da amfanar al’umma baki ɗaya. A ranar Talata ne gwamnan ya ƙaddamar da manyan ayyukan raya ƙasa guda huɗu a Ƙaramar …
Read More »Gwamna Lawal Ya Lashe Kyautar Gwarzon Gwamnan Shekara Ta Jaridar LEADERSHIP, Ya Sake Jaddada Ƙudirin Ci Gaban Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake tabbatar da ƙudirin gwamnatin sa na kawo sauyi mai ma’ana da farfaɗo da ƙwarin gwiwar al’umma ga harkokin mulki a jihar. Gwamnan ya karbi Kyautar “Gwarzon Gwamnan Shekara” ta jaridar LEADERSHIP a ranar Alhamis, yayin taron shekara-shekara na jaridar da aka gudanar …
Read More »Matawalle Na Amfani Da Jami’an Tsaro Domin Tsorata Yan Adawa – Suleiman B Idris
Wannan wata tattaunawa ce mai armashi da ta ja hankalin jama’a, wanda mai magana da yawun Gwamnan Jihar Zamfara, Babban Mai Bai wa Gwamnan Shawara na Musamman kan Harkokin Watsa Labarai, Sulaiman Bala Idris ya yi, inda ya bayyana ƙwarewa da jajircewa wajen fayyace matsayar gwamnatin jihar kan zargin sace …
Read More »Jami’ar Kebbi Ta Karrama Gwamna Lawal da Digirin Girmamawa, Ta Yaba Da Ayyukan Raya Zamfara
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Abdullahi Fodio da ke Aliero a Jihar Kebbi ta karrama Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, da digirin girmamawa na Dakta na Kimiyya (D.Sc Honoris Causa), a wani biki da ya ja hankalin jama’a. An ba gwamnan wannan karramawa ne a ranar Asabar yayin bikin …
Read More »Yadda Gwamna Lawal Ya Samu Gagarumar Tarba A Ɗansadau
Dubban jama’a ne suka mamaye manyan ƙauyuka da hanyoyin da ke kaiwa garin Ɗansadau domin tarbar Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, a wata ziyara ta tarihi da ya kai yankin. A ranar Laraba ne gwamnan ya ziyarci al’ummar Ɗansadau da ke Ƙaramar Hukumar Maru, ziyara da ta ɗauki hankalin …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Jagoranci Zaman Majalisar Zartarwa Na 58 A Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jagoranci zaman Majalisar Zartarwa ta Jihar karo na 58 tun bayan hawansa mulki a shekarar 2023, abin da gwamnatin jihar ta ce ya zama wani muhimmin tarihi a tafiyar shugabancinsa. A ranar Litinin ne gwamnan ya jagoranci wannan zama na 58 a zauren …
Read More »
THESHIELD Garkuwa