Home / Tag Archives: Dauda lawal (page 7)

Tag Archives: Dauda lawal

Ilimi Ne Babban Ginshikin Ci Gaban Jihar Zamfara -Gwamna Dauda Lawal

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ayyana ilimi a matsayin wani ginshiƙi mafi muhimmanci ga ci gaban jihar Zamfara. A Larabar nan ne ɗaliban makarantar ‘Leadsprings International Schools’ suka karrama Gwamna Lawal a -GWAMNA Gwamnatin jihar da ke Gusau. Kamar yadda ya ke ƙunshe a cikin wata sanarwa da mai …

Read More »

Ministan Ayyuka Ya Yaba Wa Gwamna Zamfara Dauda Lawa

Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin kokarin da Gwamnatin jihar Zamfara ke yi karkashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal yasa Gwamnatin tarayya ta yaba wa Gwamnan tare da yi masa jinjina ta musamman domin ayyukan sabunta birane da ake yi a Jihar. Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya samu yabo ne daga  …

Read More »