Home / Tag Archives: Dauda (page 2)

Tag Archives: Dauda

We Are Taking Dauda Lawal To ICC Court – Dr Suleiman Shinkafi

A non Governmental Organization African Youth For Conflict resolution and prevention has said that they have concluded arrangement to take Governor of Zamfara state Dauda Lawal to international criminal court for failure to provide security of lives and property of Zamfara people. Dr Suleiman Shu’aibu Shinkafi made the revelation during …

Read More »

GWAMNA DAUDA LAWAL ZAI HADA GWIWA DA KUNGIYAR TARAYYAR TURAI (E.U) DOMIN GYARA ILIMI, TSARO, LAFIYA, SAMUN RUWA, KARFAFA MATASA, CI GABAN BIRNI DA KARKARAR  JAHAR ZAMFARA

Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na ganin an ceto Jihar Zamfara, daga halin da take ciki gwamna Dokta Dauda Lawal ya gana da jakadiyar tarayyar Turai a Najeriya, Samuela Isopi a ofishinta, a wani yunkuri na neman karin tallafi ga jihar ta bangarori da dama. Bauanin hakan na kunshe ne …

Read More »

ABUBUWAN DA TALAKAWAN ZAMFARA KE BUKATA – NAFARU

HONARABUL BASHIR NAFARU, Talatar Mafara da ke cikin Jihar Zamafara ya bayyana irin abubuwan da talakawan Jihar ke bukata wajen sabuwar zababbiyar Gwamnati karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dauda Lawal. Honarabul B Nafaru, ya ce bayan mika cikakkiyar godiya ga Allah madaukakin sarki da ya ba su wannan Gwamnatin, “abu na …

Read More »