Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga babban birnin tarayyar Najeriya Abuja na cewa Allah ya yi wa tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Zamfara Farfesa Abdullahi Muhammad Shinkafi rasuwa. Marigayin dai kamar yadda wata sanarwa ta bayyana cewa ya rasu ne a garin Abuja kuma za a yi Jana’izarsa a …
Read More »Muna Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Bisa Inganta Asibitoci – Farfesa Jika
Muna Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Bisa Inganta Asibitoci – Farfesa Jika Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban da ke kula da babban asibitin masu fama da matsalar kwakwalwa na Gwamnatin tarayya Farfesa Abdulkareem Jika Yusuf, ya bayyana farin cikinsa da jin dadinsa da halin da asibitin yake ciki sakamakon samun aikace aikacen …
Read More »Allah Ya Yi Wa Farfesa Na Farko Likitan Dabbobi A Arewacin Nijeriya Rasuwa
Imrana Abdullahi Allah ya yi wa farfarsa na farko masanin maganin Dabbobi a yankin Arwwacin Nijeriya kuma mutum na farko a cikin al’ummar Nufawa daga Jihar Neja da ya zama farfesa wato Farfesa Shehu Bida Marafan Nupe rasuwa.
Read More »