Home / Lafiya / Allah Ya Yi Wa Farfesa Na Farko Likitan Dabbobi A Arewacin Nijeriya Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Farfesa Na Farko Likitan Dabbobi A Arewacin Nijeriya Rasuwa

 Imrana Abdullahi
Allah ya yi wa farfarsa na farko masanin maganin Dabbobi a yankin Arwwacin Nijeriya kuma mutum na farko a cikin al’ummar Nufawa daga Jihar Neja  da ya zama farfesa wato Farfesa Shehu Bida Marafan Nupe rasuwa.

About andiya

Check Also

Majalisar Wakilai: Sani Jaji Zai Maye Gurbin Abbas Tajuddeen?

Daga Imrana Abdullahi Kamar yadda wadansu bayanai suka bayyana a kafar yada labarai ta jaridar …

Leave a Reply

Your email address will not be published.