Honarabul Bara’u Yusuf Mai Kawai Dikko, Kansila Mai Kula da bangaren lafiya na karamar hukumar Funtuwa ya bayyana cikakkiyar gamsuwa, murna da farin ciki a game da irin yadda aka nada masu BA shugaban karamar hukumar Shawara har mutum 50. Honarabul Bara’u Yusuf Mai Kawai Dikke ya bayyana …
Read More »An Rantsar Da Masu Ba Shugaban Karamar Hukumar Funtuwa Shawara Su 50
….A dukufa wajen nemawa Gwamna Kuri’a cikin jama’a inji Goya Shugaban karamar hukumar Funtuwa Alhaji Abdulmutallab Jibrin Goya Kira ya yi ga daukacin mutanen da suka samu wannan masu bayar da Shawara domin fadada Siyasa. Shi ya sa aka Sanya hat da masu bayar da Shawara a Kan harkokin addini …
Read More »Kwamitin Mauludi Da Qafilatul Mahabbah Sun Tallafawa Majinyata 200 A Funtuwa
Daga Wakilin mu Bayanan da muke samu daga Funtuwa a cikin karamar hukumar Funtuwa Jihar Katsina arewacin tarayyar Najeriya na cewa Kwamitin Zagayen Maulud haɗin gwuiwar Qafilatul Mahabbah Sun tallafawa Majinya 200 a Asibitin Funtua Kwamitin Zagayen Maulidi na Karamar Hukumar Funtuwa hadin gyiwa da Qafilatul Mahabbah reshen Funtuwa,sun bada …
Read More »Yadda Aka Gudanar Da Taron Gyaran Tarbiyyar Matasa A Funtuwa
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin rayuwar matasa ta ci gaba da inganta a duk fadin karamar hukumar Funtuwa da Jihar Katsina baki daya ya sa aka shirya wani babban taron fadakar da matasa da kuma sauran jama’a. An dai yi babban taron ne a babban dakin taro na kwalejin …
Read More »Honarabul Barista Abubakar Muhammad Gardi, Ya Kaddamar da Sababbin Ajujuwan Karatu a Funtua da Dandume
A Ranar Labaraba 4 ga watan Yuni 2025, Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Funtua da Dandume, Barista Abubakar Muhammad Gardi, ya kaddamar da sabbin azuzuwan karatu da aka gina a makarantu daban-daban a mazabarsa domin bunkasa ilimi da inganta yanayin karatu ga dalibai. A karamar hukumar Funtua, an bude …
Read More »Kasar Noma Ta Funtuwa Ta Fi Ta Ko’ina Kyau – Lawal Yaro Manaja
…muna murnar samun tashar Jiragen ruwa ta kan tudu a Fintuwa Wani dan kasuwa kuma dan kishin kasa Alhaji Lawal Yaro Manajan A A Albasu ya bayyana samun tashar Jiragen ruwa ta kan tudu da aka samu a Funtuwa a matsayin wani gagarumin ci gaban da zai taimakawa Jihar Katsina …
Read More »Sanata Muktar Dandutse Ya Tallafawa Yan Kasuwar Funtuwa Da Miliyan Goma
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Katsina na bayanin cewa Sanatan yankin Funtua za a jihar Katsina Sanata Muntari Dandutse Funtua, ya taimakawa yan kasuwar Funtuwa da suka samu matsalar jarabawa ta yin Gobara wanda sakamakon hakan suka yi asara mai dimbin yawa. Ya dai cika alkawarin da …
Read More »Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Ƴan Kasuwar Funtua wato Funtua Traders Association.
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin an bunkasa harkokin ciniki da masana’antu musamman a daukacin yankin karamar hukumar Funtuwa da ke cikin Jihar Katsina ya sa hadaddiyar Ƙungiyar yan kasuwa mai suna a sama tana farin cikin Gayyatar ƴan’uwa da abokan arziki zuwa wajan Ƙaddamar da Kalandar Ƙungiyar ta …
Read More »JAMI’A TA TABBATA A FUNTUWA – HONARABUL ABUBAKAR DANDUME
DAGA IMRANA ABDULLAHI Honarabul Abubakar Muhammad dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume ya bayar da tabbacin cewa batun da ake yi na jami’ar kimiyyar kiwon lafiya da Gwamnatin tarayya ta kirkira tabbas an kammala magana za ta zauna a Funtuwa don haka kowa ya …
Read More »Domin daidaito, adalci, Gwamna Radda ya amince da Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Tarayya da ta kasance a Funtua
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya karbi bakuncin tawagar hadin gwiwar al’ummar Funtua (Community-based Organisation) domin ziyara ta musamman a ranar Laraba, 5 ga watan Yuli, 2023, a masaukin Gwamnan Jihar Katsina dake Birnin Tarayya Abuja. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da …
Read More »
THESHIELD Garkuwa