Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga Gwamnatoci a matakai gida uku na Najeriya da sauran manoma masu hannu da shuni da su mayar da hankali wajen shuka itacen Dabino domin muhimmancinsa da ya hada da magance yunwa da sauran albarkatun ci gaban tattalin arziki da yawa. Dokta Ahmad Abubakar …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Nuna Jimaminsa Game Da Hadarin Jirgin Ruwa Da Ya Faru A Gumi
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya nuna matuƙar jimamin sa game da ibtila’in haɗarin jirgin ruwan da ya faru a Ƙaramar Hukumar Gummi ta jihar. Da sanyin safiyar ranar Lahadin da ta gabata ne wani jirgin ruwa mai ɗauke da mutum 40 ya kauce hanya, inda ya yi haɗari a …
Read More »Yadda Gwamna Dauda Lawal Ya Ziyarci Wuraren Ambaliyar Ruwa A Gumi
A ranar Asabar ne Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya gudanar da ziyarar gani da ido zuwa yankunan da ambaliyar ruwa ta shafa a Ƙaramar Hukumar Gummi ta Jihar. A makon da ya gabata ne mamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a wasu yankunan ƙaramar hukumar Gummi, inda ya …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Jajantawa Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Gumi
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jajanta wa waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a Ƙaramar Hukumar Gummi ta jihar. Ambaliyar ta afku ne a sanadiyyar ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da aka lafka a ranar Juma’ar da ta gabata a wasu yankunan Ƙaramar Hukumar Gummi, inda …
Read More »Muna Kokarin Kafa Hukumar Da Za Ta Hada Hukumomi Wuri Daya Ne – Honarabul Gumi
Bashir Bello majalisa Abuja Honarabul Suleiman Abubakar Gumi wakilin kananan hukumomin Gumi da Bukkum a majalisar wakilai ta kasa a karkashin jam’iyyar PDP ya bayyana kudirin da suka tattauna a gaban majalisa da cewa suna so ne dukkan hukumomin Gwamnati da ke kula da batun lafiyar jama’a a samar masu …
Read More »GOVERNOR LAWAL FLAGS OFF DISTRIBUTION OF VITAL INPUTS TO ZAMFARA WEST FARMERS, CONSTRUCTION OF TSANGAYA SCHOOL IN GUMMI LGA
By; Imrana Abdullahi On Saturday, Governor Dauda Lawal flagged off the distribution of agricultural assets and farm inputs to farmers of the Zamfara West. The flag-off ceremony in Gummi LGA was part of Nigeria’s COVID-19 Action Recovery and Economic Stimulus Programme under the FADAMA III project. A statement by the …
Read More »Northern Christian Clergies commisurate with sheick Gumi over his mother’s death
The general overseer of Christ evangelical and life intervention ministry kaduna pastor yohanna buru has lead a delegations of some Christians to sheick Dr Ahmed gumi’s home to commensurate and condoles with him over his mother’s death . The renowned Islamic scholar mother’s died yesterday after a brief illness. …
Read More »ALLAH YA YI WA MAHAIFIYAR SHAIKH GUMI RASUWA
Daga IMRANA ABDULLAHI Bayanan da muka samu a halin yanzu na cewa Allah ya yi wa Mahaifiyar sanannen Malamin nan da ke Kaduna Shaikh Ahmad Abubakar Gumi rasuwa. Malam Shaikh Ahmad Abubakar Gumi ne da kansa ya sanar da rasuwar Mahaifiyar tasa da Yammacin ranar Lahadi. Bayanan da muka samu …
Read More »Fire; Christian clergy’s visited sheick Gumi commensurate with him to strengthens Christians and Muslim relations
The renowned Muslim cleric , sheick Dr Ahmed abubakar gumi has restated the need for continued religion tolerance among the adherence of different faith base organization across the country, He made the call when he received Pastor yohanna buru ,the general overseer of christ evangelical and life intervention ministry sabon …
Read More »Inferno: Sardaunan Badarawa Visits Gumi, Donates 2 Million Naira For Burnt Islamic School
As prominent Nigerians continue to sympathize with Kaduna based Islamic Scholar, Dr. Ahmad Gumi, whose block of building housing a learning center was gutted by an inferno yesterday, former Boss of Kaduna North, Hon Usman Ibrahim popularly called Sardaunan Badarawa has visited the cleric, donating the sum of two million …
Read More »