Daga Imrana Abdullahi Dan Majalisar Wakilai Ta Tarayya daga Jihar Sakkwato honarabul Ibrahim Al Mustapha Aliyu, ya yi kira ga daukacin jama’a da su kara himma wajen bayar da cikakken hadin kai da goyon baya ga jam’iyyar APC a shiyyar arewacin Najeriya da kasar baki daya. Honarabul Ibrahim Al …
Read More »Dalilin Zuwan MACBAN Majalisar Wakilai Shi Ne – Ibrahim Almustapha
Bashir Bello Majalisar Abuja Dan majalisar wakilan Najeriya Honarabul Ibrahim Mustapha Aliyu, shugaban kwamitin alternate education ya bayyana dalilin da ya sa yayan kungiyar Filani ta kasa MACBAN suka kawo ziyara majalisar domin su bayyana korafinsu kan batun hade hukumar kula da ilimin yayan makiyaya da masunta da hukumar ilimin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa