Daga Imrana Abdullahi Honarabul Tahir Gambo Abubakar, dan takarar neman kujerar majalisar dokokin Jihar Kaduna ne karkashin inuwar jam’iyyar APC daga Mazabar doka/Gabasawa a karamar hukumar Kaduna ta Arewa. Honarabul Tahir Gambo Abubakar ya dai bayyana wannan aniyar ya sa ne a babban ofishin jam’iyyar APC na karamar hukumar …
Read More »Shugaban Rundunar Sojojin Kasa Na Nijeriya Ibrahim Attahiru Ya Rasu
Shugaban Rundunar Sojojin Kasa Na Nijeriya Ibrahim Attahiru Ya Rasu Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Iihar Kaduna na cewa Allah ya yi wa shugaban rundunar sojan kasa na tarayyar Nijeriya Ibrahim Attahiru rasuwa. Bayanan da muka tattara na cewa ya rasu ne sakamakon wani hadarin jirgi a …
Read More »
THESHIELD Garkuwa