Mustapha Imrana Abdullahi Dubban al’umma a garin Gusau fadar Gwamnatin Jihar Zamfara sun bayyana gamsuwa da irin yadda aka dawo da layukan wayar sadarwa a cikin birnin Gusau, bayan shade kwanaki a kalla Talatin (30) babu layukan baki daya. Jama’ar dai sun yaba wa Gwamna Matawalle bisa wannan Namijin kokarin …
Read More »