IMRANA ABDULLAHI KADUNA Sabanin irin yadda wasu kafofin yada labarai na Turanci da Hausa ke yadawa cewa wai dan tsohon mataimakin shugaban kasa da ya tsaya takarar neman jam’iyyar PDP ta tsayar da shi takarar kujerar dan majalisar tarayya domin ya wakilci karamar hukumar Kaduna ta Arewa a majalisar dokoki …
Read More »