Daga Imrana Abdullahi Honarabul Bashir Nafaru tsohon Dan takarar majalisar Talatar Mafara da Anka ya bayyana abin da Ake yi a Jihar Zamfara a matsayin abin ban haushi da ban takaici domin mu muna fatar a tsaya ayi wa kowa adalci a dubi cancanta don ya yi takarar Wanda ya …
Read More »Muna Kira Ga Jama’a Da Su Yi Rajista Da Jam’iiyar ADC A Zamfara – Bashir Nafaru
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Bashir Nafaru Talatar Mafara tsohon Dan takarar majalisar wakilai ta tarayya a kananan hukumomin Talatar Mafara da Anka, ya bayyana sabuwar jam’iyyar ADC a matsayin hanya mafita ga daukacin jam’ar Jihar Zamfara. “Muna yi wa Allah godiya da ya nuna mana wannan rana da muka ga …
Read More »A Cikin Halin Bakin Ciki Da Kuncin Rayuwa A Najeriya
Wani mai gwagwarmayar kwato yancin al’ummar kasa da kuma fadakar wa Bashir Nafaru ya bayyana irin halin Kuncin rayuwar da jama’ar Najeriya ke cikin da cewa wani lamari ne da ke bukatar kara yin addu’ar neman saukin daga Allah madaukakin Sarki. Bashir Nafaru ya ce halin da ake ciki fa …
Read More »Hukuncin Kotun Kolin Jihar Zamfara Ishara Ce Ga Kowa – Nafaru
Daga Imrana Abdullahi An bayyana hukuncin da kotun koli ta yanke game da batun siyasa da zaben Jihar Zamfara a matsayin wata Ishara kasancewar mutane da dama ne suka taru a wuri guda amma kuma Allah madaukakin Sarki ya nuna ikonsa a kansu baki daya don haka dukkan yan siyasa …
Read More »Talakawan Jihar Zamfara Na Bukatar Samun Tsaro – Bashir Nafaru
Daga Imrana Abdullahi Wani jagoran al’ummar Jihar Zamfara kuma fitaccen dan siyasa daga karamar hukumar Talatar Mafara, Alhaji Bashir Nafaru ya kara jaddada kira ga Gwamnatin Jihar Zamfara da ta kara himma wajen samar da ingantaccen tsaro ga al’ummar Jihar musamman ma Talakawa. Bashir Nafaru ya yi wannan kiran ne …
Read More »ABUBUWAN DA TALAKAWAN ZAMFARA KE BUKATA – NAFARU
HONARABUL BASHIR NAFARU, Talatar Mafara da ke cikin Jihar Zamafara ya bayyana irin abubuwan da talakawan Jihar ke bukata wajen sabuwar zababbiyar Gwamnati karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dauda Lawal. Honarabul B Nafaru, ya ce bayan mika cikakkiyar godiya ga Allah madaukakin sarki da ya ba su wannan Gwamnatin, “abu na …
Read More »
THESHIELD Garkuwa