Mustapha Imrana Abdullahi CIBIYAR kula da cututtuka ta kasa (NCDC) a ranar Alhamis ta bayyana cewa dukkan wadanda suka kammala yi wa Gwajin cutar Korona babu wanda ke dauke da cutar. Cibiyar ta tabbatar da cewa dukkan mutane 31 da ake zargin sun kamu da cutar Korona birus babu wani …
Read More »