Imrana Abdullahi Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na Jihar Sakkwato ya bayar da umarnin rufe makarantu baki daya har na tsawon kwanaki Talatin Batun rufe makarantun zai fara ne daga ranar Litinin mai zuwa 23 ha watan Maris, 2020. Daukar wannan mataki dai ya samo asali ne daga irin taron da …
Read More »