Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Dakta Iyorchia Ayu ya yi kira ga daukacin al’ummar Musulmi a tarayyar Najeriya da su yi amfani da lokutan bikin sabuwar shekarar Musulunci wajen aiwatar da abubuwan da za su sanya gobensu ta yi kyau tare da inganta hadin kai. Ya shawarce su da …
Read More »