Daga Imrana Abdullahi A kokarin da yake yi na ganin an samar da dawamammen zaman lafiya a tsakanin al’ummar Musulmi da Kirista, fitaccen dan gwagwarmayar kwatar wa jama’a hakkinsu kuma mai neman tsayawa takarar Sanatan Kaduna ta tsakiya a Jihar Kaduna Kwamared Shetima Usman Yerima, ya shirya wa Musulmi …
Read More »An Yaba Tare Da Yin Jinjina Ga Shetima Yerima
…Muna godiya ga Shetima Yerima Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin ayyukan inganta rayuwar al’umma musamman ma Talakawan da ke cikin Halin kunchi da Neman abin da za su ci a yau da kullum ya sa al’ummar Jihar Kaduna da Arewacin Najeriya ke bayyana gamsuwarsu da jinjinawa Babban Kwamared Mai …
Read More »Suwaye Ke Kokarin Shirya Zanga – Zanga A Najeriya – Shetima Yarima
An yi kira ga daukacin al’ummar Najeriya musamman ma na yankin Arewacin da su natsu domin sanin wadanda ke kokarin shirya Zanga- Zangar da wasu ke ta kururuwar za a yi a Najeriya. Shugaban kungiyar tuntuba ta matasan Arewa Kwamared Shetima Yarima ne ya yi wannan kiran, inda ya …
Read More »
THESHIELD Garkuwa