Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yaba wa dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Joint Task Force (North West) Operation Fansan Yamma bisa manyan nasarorin da suka samu a yaƙi da ’yan bindiga a sassan jihar. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan jihar Zamfara, Sulaiman Bala Idris, …
Read More »Ba Gaskiya Ba Ne An Kaiwa Barikin Soji Na Jaji Hari Ba – Aruwan
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta Karyata bayanan da wasu marasa kishi ke yadawa cewa wai an kai wa barikin soji da ke garin Jaji karamar hukumar hari. Gwamnatin ta bayyana hakan ne a cikin wata takardar sanarwar da ke dauke da sa hannun kwamishinan kula tsaro da harkokin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa