Home / Tag Archives: Ya rufe

Tag Archives: Ya rufe

Masari Ya Rufe Wani Gidan Maganin Gargajiya A Dutsi

Imrana Andullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya rufe wani gidan da ake tsare da mutane da sunan ana yi masu maganin gargajiya a kauyen Tashar Wali cikin karamar hukumar Dutsi a Jihar katsina. Gwamnan a lokacin wata ziyarar da ya kai wurin bayan dawowarsa saga garin Daura …

Read More »