Imrana Abdullahi Wani Jigon jam’iyyar APC a Jihar Kaduna tsohon dan majalisar wakilai ta kasa Alhaji Muhammad Abubakar Mamadi, ya bayyana cewa rashin ingantaccen shugabanci ne ya haifar da matsalar tashin tashinar da ta faru a majalisar dokokin Jihar Kaduna. Alhaji Abubakar Mamadi ya bayyana hakan ne a lokacin da …
Read More »