Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya sake nanata matsayar sa kan sulhu da ‘yan ta’addar da ke kashe mutanen Zamfara ba dare ba rana, inda ya ce ba zai taba yin sulhu da su ba. Gwamnan ya faɗa wa mutanen Zamfara cewa gwamnatinsa ba za ta taba yin sulhu …
Read More »A Zamfara An kama wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne bayan sun dawo daga aikin Hajji
Jami’an tsaro sun kama wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne da matansu da kuma masu ba da labari da ba a bayyana adadinsu ba bayan dawowarsu daga kasar Saudiyya don gudanar da aikin Hajjin da aka kammala Bana. An kama su ne a filin jirgin saman Sultan Abubakar III …
Read More »Mutane Sun Dawo Daga Rakiyar Mu – Masari
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari ya bayar da shawara ga daukacin masu fada aji da su hanzarta daukar mataki ga ayyukan yan ta adda a duk fadin Kasar da su hanzarta yin abin da yakamat domin tabbatar da doka da oda a Jihar. Gwamnan yana magana ne lokacin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa