Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, a ranar Alhamis, ya karrama alhazan da ya mayar wa mai shi dala 80,000 a lokacin aikin Hajjin da ya gabata a kasar Saudiyya. Mahajjaciyar, Hajiya Aishatu ‘yan Guru Nahuce daga karamar hukumar Bungudu a Jihar Zamfara ta samu dala 80,000 …
Read More »Tinubu Ya Karrama Hajiyar Da Ta Mayar Da Dala 80,000 Da Ta Tsinta
Daga Imrana Abdullahi Hajiyar Jihar Zamfara, Hajiya Aishatu Yan Guru Bungudu Nahuche, wadda ta nuna gaskiya ta mayarwa mai gida dala 80,000 (kwatankwacin Naira miliyan 60) a yayin da take gudanar da aikin hajjin Bana a kasar Saudiyya. Shugaba Bola Ahmed Tinubu ne zai karrama ta. Shugaban …
Read More »A Zamfara An kama wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne bayan sun dawo daga aikin Hajji
Jami’an tsaro sun kama wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne da matansu da kuma masu ba da labari da ba a bayyana adadinsu ba bayan dawowarsu daga kasar Saudiyya don gudanar da aikin Hajjin da aka kammala Bana. An kama su ne a filin jirgin saman Sultan Abubakar III …
Read More »WASANNIN POLO ZAI AMFANAR DA ZAMFARA TA WACE HANYA?
Daga Imrana Abdullahi Zamfara na cikin wani mawuyacin hali na rashin kudi a halin yanzu,ba za ku iya yaƙi da rashin tsaro ba, ko inganta ilimi da sauran wurare masu mahimmanci ba tare da ƙarfin kuɗi ba. Dole ne shugaba nagari ya ba da uzuri, dole ne ya nemo hanyoyin …
Read More »BANKIN DUNIYA ZAI ZUBA JARI A JIHAR ZAMFARA A KAN ILIMI, LAFIYA DA ABUBUWAN MORE RAYUWA
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Yunkurin da gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal keyi domin ceto jihar na kara samun ci gaba yayin da ya sake kulla yarjejeniya da bankin duniya domin zuba jari mai tsoka a jihar musamman a fannin ilimi, kiwon lafiya, rage radadin talauci da samar da ababen more …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL ZAI HADA GWIWA DA KUNGIYAR TARAYYAR TURAI (E.U) DOMIN GYARA ILIMI, TSARO, LAFIYA, SAMUN RUWA, KARFAFA MATASA, CI GABAN BIRNI DA KARKARAR JAHAR ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na ganin an ceto Jihar Zamfara, daga halin da take ciki gwamna Dokta Dauda Lawal ya gana da jakadiyar tarayyar Turai a Najeriya, Samuela Isopi a ofishinta, a wani yunkuri na neman karin tallafi ga jihar ta bangarori da dama. Bauanin hakan na kunshe ne …
Read More »HUKUMAR UNICEF ZA TA ZUBA JARI A JIHAR ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi BIYO BAYAN IRIN KOKARIN DA GWAMNAN JIHAR ZAMFARA KEYI NA GANIN JIHAR TA SAMU ZAMA DA KAFAFUNTA YASA A YANZU HUKUMAR UNICEF TA AMINCE DA KARA ZUBA JARI DOMIN INGANTA AL’AMURAN LAFIYA, ILIMI DA KUMA CI GABAN MATA. Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Dauda Lawal ya tabbatar wa …
Read More »ZAMFARA APC MOURNS THE DEATH OF FORMER SSG PROF ABDULLAHI MUHAMMAD SHINKAFI
By Imrana Abdullahi, Kaduna Zamfara State All Progressives Congress APC received with shock the sudden death of our party stalwart, Professor Abdullahi Muhammed yesterday in Abuja. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State and made a available to news men revealed that Though his …
Read More »Kungiyoyin NLC Da TUC Sun Yabawa Gwamnan Zamfara Kan Biyan Albashin Afrilu Da Mayu
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin yadda tsohuwar Gwamnatin Dafta Bello Matawalle ta bar wa sabuwar Gwamnati karkashin Dafta Dauda Lawal bashin Albashi na tsawon watanni uku amma a yanzu sabon Gwamnan ya biya ma’aikatan Jihar Zamfara albashin watanni biyu ya sa kungiyoyin kwadago na NLC da TUC murna da farin …
Read More »Neman Ci Gaban Jihar Zamfara Yasa Gwamna Dauda Lawal Tafiya zuwa Abuja
Fassara Imrana Abdullahi, Kaduna Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal wanda ya kai ziyara ga masu ruwa da tsaki a Abuja ya jaddada kudirinsa na kawo sauyi a jihar a dukkan bangarorin aikin Gwamnati da nufin jama’a su samu sa’ida a harkokin rayuwarsu ta yau da kullum. A wata sanarwa …
Read More »