Home / Tag Archives: Zamfara (page 10)

Tag Archives: Zamfara

GWAMNA DAUDA LAWAL ZAI HADA GWIWA DA KUNGIYAR TARAYYAR TURAI (E.U) DOMIN GYARA ILIMI, TSARO, LAFIYA, SAMUN RUWA, KARFAFA MATASA, CI GABAN BIRNI DA KARKARAR  JAHAR ZAMFARA

Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na ganin an ceto Jihar Zamfara, daga halin da take ciki gwamna Dokta Dauda Lawal ya gana da jakadiyar tarayyar Turai a Najeriya, Samuela Isopi a ofishinta, a wani yunkuri na neman karin tallafi ga jihar ta bangarori da dama. Bauanin hakan na kunshe ne …

Read More »

HUKUMAR UNICEF ZA TA ZUBA JARI A JIHAR ZAMFARA 

Daga Imrana Abdullahi BIYO BAYAN IRIN KOKARIN DA GWAMNAN JIHAR ZAMFARA KEYI NA GANIN JIHAR TA SAMU ZAMA DA KAFAFUNTA YASA A YANZU HUKUMAR UNICEF TA AMINCE DA KARA ZUBA JARI DOMIN INGANTA AL’AMURAN LAFIYA, ILIMI DA KUMA CI GABAN MATA. Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Dauda Lawal ya tabbatar wa …

Read More »