Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya nuna matuƙar jimamin sa game da ibtila’in haɗarin jirgin ruwan da ya faru a Ƙaramar Hukumar Gummi ta jihar. Da sanyin safiyar ranar Lahadin da ta gabata ne wani jirgin ruwa mai ɗauke da mutum 40 ya kauce hanya, inda ya yi haɗari a …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Kaddamar Da Rabon Maginguna, Kayan Kariya Ga Ma’aikatan Lafiya Da Kuma Kayan Agajin Gaggawa Ga Asibitocin Jihar
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ƙaddamar da rabon magunguna masu muhimmanci, kayan kariya ga ma’aikatan lafiya (PPE), da kayan agajin gaggawa ga asibitoci a faɗin jihar. An gudanar da taron rabon kayayyakin ne a ranar Alhamis a asibitin kula da cututtuka masu yaɗuwa ta (IDH) da ke Damba, babban …
Read More »GWAMNA LAWAL YA BA DA CIKAKKEN GURBIN KARATU GA ƊALIBAI MASU HAZAƘA NA ZAMFARA, YA SHA ALWASHIN BUNƘASA ILIMI
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayar da tallafin karatu ga haziƙan ɗalibai 30 na Zamfara a makarantar Gwamnatin Tarayya da ke Suleja. Gwamna Lawal ya yi wannan alwashin ne a ranar Larabar da ta gabata yayin da ya karɓi baƙuncin haziƙan ɗaliban Jihar Zamfara da kuma Shugabannin Cibiyar Ci …
Read More »GOV. LAWAL OFFERS FULL SCHOLARSHIPS TO ZAMFARA GIFTED STUDENTS, COMMITS TO EDUCATION REFORMS
Governor Dauda Lawal has offered scholarships to 30 Zamfara gifted students at the Federal Government Academy, Suleja. Governor Lawal made the pledge on Wednesday while receiving the Zamfara Gifted Students and the leadership of Muhammad Kabir Danbaba Centre for Women and Youth Development Center at the Government House, Gusau. A …
Read More »GWAMNA LAWAL YA BA DA SAMA DA NAIRA BILIYAN 11 DON AIKIN INGANTA ILIMIN ’YA’YA MATA A ZAMFARA
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ƙaddamar da shirin raba maƙudan kuɗaɗe ga Ƙanana da Matsakaitan Makarantu (SIGS) a ƙarƙashin shirin Samar da Ilimi da Ƙarfafa ’Ya’ya Mata (AGILE) a jihar. A ranar Larabar da ta gabata ne gwamnan ya raba wa ’yan kwangilar da aka zaɓa a matsayin …
Read More »GOV. LAWAL DISBURSES OVER N11 BILLION GRANTS FOR GIRLS’ EDUCATION PROJECT IN ZAMFARA
Governor Dauda Lawal has flagged off the disbursement of Small and Medium School Improvement Grants (SIGS) under the Adolescent Girls’ Initiatives for Learning and Empowerment (AGILE) Project in Zamfara State. On Wednesday, the governor distributed award letters to the contractors selected as Technical Service Providers for school renovation and rehabilitation …
Read More »BINCIKE: Babu Gaskiya A Takardar Da Ke Alaƙanta Gwamnatin Zamfara Da ’Yan Bindiga
Daga Musa Muhammad Wata tarkardar ƙage, wacce aka ce ta fito ne daga gidan gwamnatin jihar Zamfara da ke Gusau, mai ɗauke da sa hannun Sakataren Gwamnatin Jihar, Alhaji Abubakar Nakwada, ta yi iƙirarin cewa Gwamna Dauda Lawal ya bayar da umurnin a saki Naira Biliyan 1,378,000,000 …
Read More »GOV. LAWAL FLAGGS OFF CONSTRUCTION OF 11.65KM ROADS LINKING TWO LOCAL GOVERNMENT AREAS OF ZAMFARA
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal reiterated that the ongoing road projects across the state are evidence of his administration’s dedication to enhancing the transportation system by linking towns and villages with access roads. On Wednesday, the governor flagged off the construction of 11.65-kilometer-long roads in the towns of Rawayya, …
Read More »Condemning the Unprovoked Military Attack on Police Officer
We are deeply saddened and disturbed by the senseless killing of the superintendent of Police Halliru Liman, the Divisional Police Officer of Wusagu Division, Kebbi State Police Command. On August 28, 2024, at approximately 1030 hours, SP Liman was brutally murdered by military personnel led by one Hassan, attached …
Read More »MATAWALLE DONATES 15 TRAILERS LOAD OF FERTILIZER TO ZAMFARA APC
By; Imrana Abdullahi The Hon. Minister of State for Defence, Dr. Bello Mohammed Matawalle has today donated 15 trailer load of fertilizer to members of the state chapter of the All Progressives Congress APC. In a statement Signed Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State revealed that The Minister’s …
Read More »
THESHIELD Garkuwa