A wani gagarumin yunƙuri na bunƙasa ayyukan noma, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ƙaddamar da rabon tireloli 135 na takin zamani ga manoma a faɗin ƙananan hukumomin jihar 14. An ƙaddamar da rabon takin ne a ranar Talata a Ma’aikatar Noma ta jihar Zamfara, inda aka ajiye takin. A …
Read More »Gwamnan Zamfara Ya Kaddamar Da Rabon Tirelolin Takin Zamani 135 Ga Manoman Jihar
A wani gagarumin yunƙuri na bunƙasa ayyukan noma, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ƙaddamar da rabon tireloli 135 na takin zamani ga manoma a faɗin ƙananan hukumomin jihar 14. An ƙaddamar da rabon takin ne a ranar Talata a Ma’aikatar Noma ta jihar Zamfara, inda aka ajiye takin. A …
Read More »Kwalejin Ilimi Ta Tarayya Da Ke Zamfara A Matsayin Ginshikin Samar Da Kwararrun Malamai
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana Kwalejin Ilimi ta Tarayya ta ƙere-ƙere da ke jihar a matsayin wani ginshiƙin samar da ƙwararrun malamai a makarantun gwamnati a Zamfara. Majalisar Gudanarwa ta Kwalejin Ilimi ta Tarayya (Technical) da ke Gusau, ta kai wa Gwamna Lawal ziyarar ban-girma a gidan gwamnatin …
Read More »Gwamnatin Zamfara Ta Yi Watsi Da Karairayin Da Ake Yadawa Kan Kudi Biliyan 19.3
Gwamnatin Jihar Zamfara ta yi watsi da zargin da aka yi mata na cewa ta ware Naira Biliyan 19.3 don sayen kayan kicin a shekarar 2024, inda ta bayyana cewa ana yaɗa waɗannan ƙarairayi ne don a kautar da hankalin jama’a. A ranar Talata ne wata kafar sadarwa ta wallafa …
Read More »Muna Yin Kira Ayi Koyi Da Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal
Ayi Koyi Da Gwamna Dauda Lawal Na Jihar Zamfara – Bashir Nafaru Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin al’umma tare da shugabanninsu baki daya da su yi koyi da irin kokarin da Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ke yi domin samo hanyoyin warware dukkan matsalolin da ke addabar …
Read More »There Is Need For Calm Amidst Violent Protests – CNG
Coalition of Northern Groups (CNG) had said that there is Need for Calm Amidst Violent Protests in Zamfara State. We have notice, Over the past few days, the CNG has been monitoring development across the 19 northern states in respect of the national peaceful protest, which began on August 1, …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Biya Sama Da Biliyan 7 Na Ma’aikatan Jiha Da Kananan Hukumomi
Gwamna Dauda Lawal ya samu nasarar biyan haƙƙin ma’aikatan jihar Zamfara da na Ƙananan Hukumomi, waɗanda suka bar aiki, wanda ya zarta Naira Biliyan bakwai. A watan Janairun wannan shekarar ne gwamnatin jihar Zamfara ta kafa wani kwamitin da zai tantance tsaffin ma’aikatan jihar da ba a biya su haƙƙin …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Amince Da Aikin Hanyar Magami Zuwa Dan Sadau Mai Kilomita 108
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da aikin hanyar Magami zuwa Ɗansadau mai tsawon kilomita 108. Gwamnan ya amince da aikin hanyar ne yayin da ya jagoranci taron Majalisar Zartarwa ta Jihar Zamfara a ranar Litinin da ta gabata a gidan gwamnati da ke Gusau. A cikin wata sanarwa …
Read More »MOVEMENT FOR PEACE, JUSTICE AND PACIFIC RESOLUTION
…renounces in totality any form of insurrection and or industrial action in the name of protest or otherwise The leadership of this noble association under the leadership of its president, Prof. Kabir Umar Jabaka wishes to inform all its state chapters as well as the general public that it renounces …
Read More »Gwamnan Zamfara Ya Yaba Wa Tinubu Kan Amincewa Da Ƙudirin Hukumar Ci Gaban Arewa Maso Yamma
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yaba wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa rattaba hannu a kan ƙudirin Dokar Hukumar Raya Yankin Arewa maso Yamma. A ranar Talata ne shugaban ya rattaba hannu kan ƙudirin kafa Hukumar Raya Yankin Arewa maso Yamma (NWDC) da Hukumar Raya Kudu maso …
Read More »
THESHIELD Garkuwa