Daga Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara da Gwamna Dokta Dauda Lawal ke yi wa jagorancin na ganin an magance dimbin matsalolin da rashin tsaro ke haifarwa Gwamnatin Jihar, ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal, ta ƙaddamar da ginin amintattun Asusun Kula da Harkokin Tsaro domin daƙile ayyukan ’yan bindiga da …
Read More »Gwamnan Zamfara Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Garin Mada
… Ya sha alwashin hukunta waɗanda suka kashe Malamin A yau Juma’a ne Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya ziyarci garin Mada domin yin ta’aziyyar rasuwar babban Limamin garin, Marigayi Sheikh Abubakar Mada. Idan za a iya tunawa, wasu da ake zargin ’yan banga ne suka kashe Sheikh Abubakar Hassan …
Read More »A Gaggauta Binciko Wadanda Suka Kashe Malami A Jihar Zamfara – Yan kungiyoyi
…Gwamnatin tarayya ta kashe batun yan sandan Jihohi An Yi kira ga Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin Dauda Lawal da ta hanzarta gudanar da bincike a game da kisan da aka yi wa Malamin addini da aka yi wa yankan rago. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi memba a kungiyar kare hakkin bil’adama …
Read More »Yan Banga Ake Zargi Da Kashe Malamin Addini, Ba Askarawan Zamfara Ba – Gwamnatin Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin cece – kucen da ake ta yadawa musamman a wadansu kafafen Sada zumunta na zamani da suka koma dandalin yada labarai masu tushe da kuma akasin hakan ya sa Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dauda Lawal ta fito fili domin bayyana wa duniya …
Read More »Gwamnatin Dauda Lawal Ta Tantance Ma’aikata 3,079 Da Suka Ajiye Aiki
Gwamnatin Jihar Zamfara ta tantance ma’aikata 3,079 da suka yi ritaya a ƙoƙarinta na biyan basukan da gwamnatocin baya suka bari. Ma’aikatan jihar da na Ƙananan Hukumomi da suka yi ritaya a Zamfara ba su samu haƙƙoƙin su ba tun daga shekarar 2011, wanda kuɗaɗen suka taru tsawon shekaru. A …
Read More »Gwamnatin Dauda Lawal Ta Tantance Ma’aikata 3,079 Da Suka Ajiye Aiki
A kokarin ganin ta kyautatawa daukacin ma’aikata da kuma wadanda suka ajiye aiki har ma da dukkan sauran jama’ar Jihar Gwamnatin Jihar Zamfara ta tantance ma’aikata 3,079 da suka yi ritaya a ƙoƙarinta na biyan basukan da gwamnatocin baya suka bari. Ma’aikatan jihar da na Ƙananan Hukumomi …
Read More »ZAMFARA GOV’T VERIFIES 3079 RETIREES, SETTLES N2.3 BILLION BACKLOG OF GRATUITIES
By; Imrana Abdullahi Zamfara State Government has verified 3,079 retirees in an effort to pay the backlog of gratuities owed by previous administrations. Retired state and local government workers in Zamfara State have not received their gratuities since 2011, which have accumulated over the years. …
Read More »Ministan Ayyuka Ya Yaba Wa Gwamna Zamfara Dauda Lawa
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin kokarin da Gwamnatin jihar Zamfara ke yi karkashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal yasa Gwamnatin tarayya ta yaba wa Gwamnan tare da yi masa jinjina ta musamman domin ayyukan sabunta birane da ake yi a Jihar. Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya samu yabo ne daga …
Read More »Zamfara State House of Assembly suspended 8 members for alleged misconduct.
During a special plenary session of the house on Monday, the majority leader of the house, Bello Muhammad Mazawaje moved a motion to take disciplinary action against the members. The house leader alleged that the eight lawmakers held an illegal sitting with a mace that …
Read More »JOB CREATION: Zamfara govt to employ 250 Youths.
Zamfara State government has approved the immediate employment of two hundred and fifty youths, that will serve as road marshals with the Zamfara road traffic agency ( ZAROTA) to help in reducing road congestion and accidents on some major roads in the state. In a statement Signed by …
Read More »