Gwajin Cutar Korona A Jihar Kaduna Kyauta Ne Mustapha Imrana Abdullahi Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna Dokta Hadiza Balarabe da Kwamishiniyar lafiyan Jihar kaduna sun tabbatar da cewa yin Gwajin cutar Korona kyauta ne a Jihar kaduna. Sun tabbatar da hakan ne a wajen wani taron tattaunawa da kafafen rediyo domin …
Read More »Daily Archives: December 16, 2020
Idan Aka Ki Bin Doka Zamu Koma Gidan Jiya – El – Rufa’I
Idan Aka Ki Bin Doka Zamu Koma Gidan Jiya – El – Rufa’I Mustapha Imrana Abdullaho Gwamnan Jihar Kaduna ya bayyana cewa idan aka ki bin dokar yin taro, cinkoso a wurare da kasuwanni, rashin bin doka a wurin sayar da abinci da sauran ka’idoji zamu koma gidan jiya na …
Read More »Bani Dauke Da Cutar Korona – El Rufa’I
Bani Dauke Da Cutar Korona – El Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ya bayyana cewa bashi dauke da wannan cuta ta Korona. Gwamnan ya bayyana hakan ne lokacin da yake tattaunawa da kafafen yada Labarai a cikin gidan Gwamnatin Jihar da aka yada …
Read More »