An Kaddamar Da Shirin Yin Rajista Domin Bayar Da Tallafi Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin yin rijista don bayar da tallafi ga direbobi a jihar Katsina don rage masu radadin da wahalar da cutar Korona ta haddasa. Karkashin hukumar kula da kanana da matsakaitan masana’antu ta …
Read More »Monthly Archives: November 2020
Shugaban Masu Rinjaye Alhassan Ado Doguwa Ziyarci Dauda Dan Galan
Shugaban Masu Rinjaye Alhassan Ado Doguwa Ziyarci Dauda Dan Galan Mustapha Imrana Abdullahi A cikin wannan hoton za a iya ganin mashahurin Dan siyasa daga Jihar Kano Alhaji Dauda Dan Galan wanda a zamanin da can baya ba a iya bayanin tasirin siyasa ba tare da an ambaci wannan mashahurin …
Read More »Shugabancin APC Na Riko Bai Hana Ni Aiki – Mai Mala Buni
Shugabancin APC Na Riko Bai Hana Ni Aiki – Mai Mala Buni Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Yobe kuma shugaban rikon jam’iyyar APC na kasa Alhaji Mai Mala Buni ya bayyana cewa shugabancin APC baya hana shi yi wa jama’ar Yobe aikin da suka zabe shi ya yi masu. Gwamnan …
Read More »Olawepo Hashim’s company, TEL wins FG in Court, awarded $20m damage
COURT RESTORES ABIGBORODO HELY CREEK FIELDS TO TRANSNATIONAL ENERGY LIMITED, AWARDS US$20MILLION AS DAMAGES. A Federal High Court in Abuja has restored the Hely Creek and Abigborodo fields in OML 49 farmed-out to Transnational Energy Limited by Chevron/NNPC (Joint Ventures partners) back to the company, Transnational Energy Limited. The Farm-out …
Read More »KNSG TO PDP FACTION: WE WON’T ALLOW PUBLIC ASSETS TO ROT AWAY
PRESS RELEASE KNSG TO PDP FACTION: WE WON’T ALLOW PUBLIC ASSETS TO ROT AWAY Kano state government has reacted sharply to the criticism by the Kwankwasiyya movement faction of the People’s Democratic Party (PDP) over effort to rejuvenate non-performing public assets which it said would not fold its arms and …
Read More »KDSG orders investigation of killing and counter killing in Jema’a LGA
KDSG Security Update: The Kaduna State Government has received a report of killing and counter killing in Jema’a local government area of the state. The state government condemns these attacks and the loss of lives and has directed security agencies to investigate and arrest all persons involved in the …
Read More »We’ll never accommodate APCs’ zoning agreement – Arewa Group to Fashola
Arewa Consultative and Synergy Congress (ACSC), said that a recent call by the Minister of Works and Housing, Babatunde Fashola on zoning of the presidential ticket to the south, as a lash across the face of a hungry man, noting that since inception, the Nigeria’s 22 years democracy has never …
Read More »Fitaccen Dan Kwallon Kafa Diego Maradona Ya Mutu Yana Da Shekaru 60
Imrana Abdullahi Fitaccen dan wasan kwallon kafan kasar Argentina ya mutu kamar yadda rahotanni suka fito daga kasar ta Argentina. Kamar yadda wata jarida daga kasar mai suna Clarin,ya mutu ne sakamakon matsalar nunfashi da ya samu a cikin gidansa. Mutuwar tasa tazo ne sati biyu bayan …
Read More »Tsohon Shugaban Kasar Nijar Tandja Mamadou Ya Rasu
Imrana Abdullahi A cikin wata sanarwa ce da aka karanta a kafar talabijin ta gwamnatin jamhuriyar Nijar ta bayyana rasuwar tsohon shugaban kasar malam Tandja Mamadou. Tuni dai gwamnatin kasar karkashin jagorancin shugaban Issoufou Mahamadou ta mika sakon ta’aziyarta ga ‘yan kasar da iyalan tsohon shugaban kasar tare da ayyana …
Read More »2023 :An Kai El- Rufa’I Kotu
Imrana Abdullahi Sakamakon irin tsananin matsuwar da wadansu mutane suka yi domin ganin Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i ya tsaya takarar neman shugabancin Nijeriya a shekarar 2023 yasa wadansu mutane suka kai shi kotu. Su dai wadanda suka kai shi kotun sun ce sun yi hakan ne domin …
Read More »