Allah Ya Yi Wa Dokta Junaid Mohammed Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Kano Arewacin tarayyar Nijeriya na cewa Allah ya yi wa Dokta Janaid Mohamamed rasuwa. Wannan sanarwar dai ta fito ne daga dan uwan marigayin Dokta Ahmed Salik, wanda ya kasance tsohon dan …
Read More »Daily Archives: February 18, 2021
Allah Ya Yi Wa Tsohon Shugaban Hukumar Kwastan Dikko Inde Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Tsohon Shugaban Hukumar Kwastan Dikko Inde Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Musawa Jihar Katsina sun tabbatar mana da cewa Allah ya yi wa tsohon shugaban hukumar kwastan ta kasa Alhaji Dikko Abdullahi Inde rasuwa. Kamar yadda majiyar ta shaida mana cewa …
Read More »Gwamna Zulum Ya Kai Ziyara Ofishin Tarayyar Turai, Ya Bukaci Ayi Aiki Da Yan Kwangilar Nijeriya
Gwamna Zulum Ya Kai Ziyara Ofishin Tarayyar Turai, Ya Bukaci Ayi Aiki Da Yan Kwangilar Nijeriya Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum a yau ranar Alhamis ya kai ziyara ga sabuwar shugabar da ke jagorantar aikin kungiyar tarayyar Turai a Nijeriya, Misis Cecile Tassin- Pelzer. Zulum, a …
Read More »Zulum meets new EU head, wants local contractors involved in intervention projects
Zulum meets new EU head, wants local contractors involved in intervention projects Borno state Governor, Professor Babagana Umara Zulum on Thursday in Abuja, visited newly deployed Head of European Union’s Cooperation unit in Nigeria, Mrs Cecile Tassin-Pelzer. Zulum, during his visit to the EU house, made …
Read More »