Home / Tag Archives: Ganduje

Tag Archives: Ganduje

Minista Hannatu Musawa Ta Kaiwa Ganduje Ziyarar Girmamawa

Daga Imrana Abdullahi A kokarin ta na ganin a koda yaushe ta girmama iyaye, shugabanni da dukkan daukacin magabata sabuwar ministar al’adu da kirkirar al’amuran tattalin arzikin kasa domin amfanin jama’a, Barista Hannatu Musa Musawa ta kaiwa shugaban jam’iyyar APC na kasa Dokta Abdullahi Umar Ganduje ziyarar bangirma a gidansa …

Read More »

Shema Ya Koma APC?

Daga Imrana Abdullahi Akwai jita-jita cewa tsohon gwamnan jihar Katsina Barista Ibrahim Shehu Shema ya fice daga jam’iyyar PDP ya koma jam’iyyar, APC. Rahotanni daga kafafen yada labarai sun nuna cewa Barista Shema ya ziyarci shugaban jam’iyyar APC mai mulki ta kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje a ranar Asabar. Duk …

Read More »

APC Na Maraba Da Kwankwaso – Ganduje

Daga Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana aniyar jam’iyyar na karbar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP idan ya amince ya koma jam’iyya mai mulki. Dokta Ganduje ya bayyana hakan ne a yayin wani taron manema labarai bayan …

Read More »

Ganduje ya zama shugaban APC na kasa

Daga Imrana Abdullahi Majalisar zartaswa ta kasa ta zabi Dokta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano a matsayin sabon shugaban jam’iyyar APC na kasa. An yanke wannan shawarar ne a babban taron jam’iyyar na kasa  (NEC) karo na 12 da aka gudanar a dakin taro na Otal din  Transcorp …

Read More »

A SHEKARU NA 91 BA NA JIN DADIN RAYUWA – AMINU DANTATA

….INA FATAR GAMAWA LAFIYA A kokarin mai takarar mataimakin shugaban kasa karkashin tutar jam’iyyar APC, Jirgin tuntuba da ganawa da jama’a na Alhaji Kashim Shatima ya Isa Jihar Kano domin ganawa da kuma tattaunawa da shugabannin al’umma, manyan yan kasuwa da dukkan masu ruwa da tsaki a game da batun …

Read More »

Ganduje won election not imposed, KNSG dares Kwankwaso

Kano state government has dismissed as untrue claim by the former governor of Kano state, Senator Rabi’u Musa Kwankwaso that Governor Abdullahi Umar Ganduje did not win the 2019 gubernatorial election but imposed on the people by powerful forces. A statement by the commissioner for Information, Malam Muhammad Garba indicated …

Read More »