Home / Tag Archives: Ganduje (page 3)

Tag Archives: Ganduje

GANDUJE FIRES COMMISSIONER OVER INDISCREET COMMENTS

Kano state governor, Dr. Abdullahi Umar Ganduje has relieved the appointment of the commissioner of Works and Infrastructure, Engr. Mu’azu Magaji with immediate effect. A statement signed by the commissioner for Information, Malam Muhammad Garba said the commissioner was removed following his unguarded utterances against the person of the late …

Read More »

GANDUJE CONDOLES WITH FAMILY, NUJ OVER DEATH OF JOURNALIST

Tambarin Mujallar Garkuwa kenan

PRESS RELEASE Governor Abdullahi Umar Ganduje of Kano state has expressed his deep condolences to the family of late Dominic Uzu, a journalist with an online publication, as well as to the Nigeria Union of Journalists (NUJ), Kaduna State chapter, over the death of the journalist. The governor, who commiserated …

Read More »

Tafiyar Kwankwaso Harka Ce Ta Son Zuciya – Ganduje

Tafiyar Kwankwaso Harka Ce Ta Son Zuciya – Ganduje   Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana tafiyar Kwankwaso da su Dakta Rabi’u Suleiman Bichi ya baro da cewa harka ce ta son zuciya da bai dace kowa ya amince da ita ba. Gwamna Ganduje ya …

Read More »

Na Hannun Daman Kwankwaso Ya Koma APC

Daga Wakilinmu Wadansu rahotannin da muke samu daga Jihar Kano na cewa Alhaji Dakta Rabi’u Suleiman Bichi, babban na hannun daman Rabi’u Musa Kwankwaso ne amma kuma a halin yanzu bayanan da muke samu daga majiya mai tushe na cewa ya kammala shirye shirye komawa jam’iyyar APC da ke da …

Read More »

Nasarar Ganduje Ta Al’umace – Honarabul Gwarzo

Daga Imrana Abdullahi An bayyana nasarar da Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya samu a matsayin nasarar al’umma baki daya. Duba da irin yadda Jihar Kano ta zama Jihar daukacin al’ummar duniya ce baki daya kasancewar kowa na gudanar da hada hadar kasuwanci a cikin Jihar. Shugaban hukumar …

Read More »