… ..An nadawa Gwamna Alkyabbar girmamawa ‘yar asali Limami a Masallachin Haramayn na Birnin Makkah Mai Tsarki kuma shugaban Cibiyar Nazarin Larabci na Jami’ar Ummul Qura Farfesa Hassan Ibn AbdulHamid Al-Bukhari ya yabawa Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, bisa hidimtawa Musulunci da Gwamnan ke yi tare da gwamnatinsa. …
Read More »Za Mu Hukunta Duk Gidan Man Da Ba Su Da Kayan Kashe Gobara – Ganduje
Za Mu Hukunta Duk Gidan Man Da Ba Su Da Kayan Kashe Gobara – Ganduje Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kano Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa daga yanzu duk gidan man da ba su da kayan kashe Gobara za a hukunta su. Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana …
Read More »Ganduje Reconciles Dangote, BUA Differences
– As both giants agree to flood Nigeria with enough sugar Governor Abdullahi Umar Ganduje of Kano state, with the good support of the renowned business mogul, Alhaji Aminu Alhassan Dantata, Kano Emirate and the Kano State Council of Imams, reconciled the differences between the two illustrious sons …
Read More »Gwamna Ganduje Ya Amince Za A Yi Muqabala Tsakanin AbdulJabbar Sheikh Nasiru Kabara Da Malaman Kano
Gwamna Ganduje Ya Amince Za A Yi Muqabala Tsakanin AbdulJabbar Sheikh Nasiru Kabara Da Malaman Kano Sakamakon wani zama na musamman da Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya yi da malamai na dukkan bangarori, gwamnan ya amince za a yi Muqabala tsakanin AbdulJabbar Sheikh Nasiru Kabara …
Read More »Gwamna Ganduje Ya Rabawa Masu Nakasa Kekuna 52
Gwamna Ganduje Ya Rabawa Masu Nakasa Kekuna 52 Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin masu fama da Nakasa a cikin al’umma sun samu saukin rayuwa kamar kowa Gwamnan Jihar Kano Alhaji Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya rabawa masu fama da nakasar rashin kafa Kekunan da za su taimaka masu guda …
Read More »KNSG TO PDP FACTION: WE WON’T ALLOW PUBLIC ASSETS TO ROT AWAY
PRESS RELEASE KNSG TO PDP FACTION: WE WON’T ALLOW PUBLIC ASSETS TO ROT AWAY Kano state government has reacted sharply to the criticism by the Kwankwasiyya movement faction of the People’s Democratic Party (PDP) over effort to rejuvenate non-performing public assets which it said would not fold its arms and …
Read More »Gwamna Ganduje Ya Dakatar Da Salihu Tanko Yakasai
Gwamna Ganduje Ya Dakatar Da Salihu Tanko Yakasai Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kano Alhaji Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya Dakatar da mai bashi shawara a kan kafofin yada labarai, Salihu Tanko Yakasai saboda abin da ya rubuta a kafar Sada zumunta a game da shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari. …
Read More »GANDUJE DECLARES THURSDAY PUBLIC HOLIDAY TO MARK NEW ISLAMIC YEAR
PRESS RELEASE Kano State Government has declared tomorrow Thursday, August 20, 2020 as public holiday to mark the new Islamic year 1442 AH. The State Governor, Dr. Abdullahi Umar Ganduje has urged Muslims in the state to use the occasion for sober reflection and to offer prayers for continued …
Read More »Ganduje Ya Kori Kwamishina Saboda Murnar Mutuwar Abba Kyari
Kwamishinan da ke Lura da ma’aikatar ayyuka da gidaje na jihar Kano, Engr. Muazu Magaji ya nuna farincikinsa da rasuwar shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Abba Kyari. A rubutu da ya dinga yi na nuna farincikinsa, a ranar Asabar, Muazu Magaji ya bayyana cewar “Abin farin ciki guda biyu, …
Read More »GANDUJE FIRES COMMISSIONER OVER INDISCREET COMMENTS
Kano state governor, Dr. Abdullahi Umar Ganduje has relieved the appointment of the commissioner of Works and Infrastructure, Engr. Mu’azu Magaji with immediate effect. A statement signed by the commissioner for Information, Malam Muhammad Garba said the commissioner was removed following his unguarded utterances against the person of the late …
Read More »