Jami’an tsaron yan sanda a Jihar Bayelsa karkashin jagorancin Uche Anozia ta bayyana cewa sun sa dokar hana fitar ne sakamakon irin yadda tashin tashina ta barke a babban birnin Jihar na Yenagoa jim kadan bayan Dauye Diri na PDP ya karbi takardar lashe zabe daga hukumar zabe ta INEC. …
Read More »Daily Archives: February 14, 2020
Buhari Ya Dakatar Da Shugaban NBC, Modibbo
Imrana Abdullahi Shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari, ya dakatar da Darakta Janar na hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa Ishaq Modibbo Kawu, daga Ofis. Dakatarwar da tashar Talbijin ta AIT ta yada a ranar Juma’a, ta fara ne nan take kuma tana da dangantaka da batun cin hanci …
Read More »APC Lawmaker executes people-oriented projects, in 9 months, in Sokoto
A Member of the Sokoto State House of Assembly, representing Gada East Constituency at the Sokoto State House of Assembly, on the platform of the All Progressives Congress (APC), Alhaji Kabiru Dauda Tsitse, has executed myriad of personal people -oriented projects, from June 2019, to date . Addressing newsmen in …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Cimma Matsaya a Game Da Daliban GGSS Kawo
Daga Imrana Kaduna Babbar Sakatariya a ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Uwargida S Yayi, ta bayyana wa iyayen daliban makarantar Sakandire ta Kawo irin matsayin Gwamnati game da daliban makarantar Yam mata da ke Kawo. Sakatariyar ta shaidawa taron da suka yi da iyayen yara cewa tuni aka sama wa daliban …
Read More »
THESHIELD Garkuwa