Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya tabbatar da mutane 9 da ka samu da cutar Covid 19 da ake kira da Korona bairus a Jihar. Masari ya bayyana hakan me a wurin wani taron manema labarai da aka yi a gidan Gwamnatin Jihar da ke birnin …
Read More »Daily Archives: April 26, 2020
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Tsawaita Dokar Hana Fita Da Kwanaki 30
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana tsawaita dokar hana fita da kwanaki Talatin na Gaba, kuma ta mayar da kwana daya a matsayin ranar da jama’a za su sayi kayan abinci da Magunguna. Sabanin irin kwanaki biyu na Talata da Laraba da a baya mutanen Jihar kaduna suka saba …
Read More »Mutane Biyu Masu Dauke Da Cutar Covid- 19 Sun Tsere A Jihar Barno
Kamar yadda muke samun wadansu ingantattun rahotonnin daga jihar Borno, sun tabbatar da cewa mutane biyu sun gudu da ke jinya dauke da cutar Covid – 19 a jihar, kamar yadda kafar yada labarai ta TheCable ta ruwaito. Mutum biyun sun gudu ne bayan gwajin da hukumar kula da …
Read More »KADUNA UPDATE: KDSG extends quarantine by 30 days
Kaduna State Governor Nasir El-Rufai has extended the quarantine orders being enforced in the state for another 30 days. The governor’s decision follows a recommendation to that effect by the State Standing Committee on Covid-19, which is chaired by the Deputy Governor, Dr. Hadiza Balarabe. This is effective from today, …
Read More »Concerned Citizen urges wealthy individuals to redirect Umrah funds to assist needy
A Concerned Citizen of Sokoto State, Alhaji Zayyanu Aliyu, has urged wealthy individuals who always travel to Saudi Arabia for the annual lesser Hajj ( Umrah),during the Ramadan fast, to redirect such funds to assist the less privileged persons. This should be done as the annual Ramadan fast has …
Read More »
THESHIELD Garkuwa