Home / Big News / Masari Ya Tabbatar Da Samun Mutane Tara Da Cutar Korona

Masari Ya Tabbatar Da Samun Mutane Tara Da Cutar Korona

 Imrana Abdullahi
Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya tabbatar da mutane 9 da ka samu da cutar Covid 19 da ake kira da Korona bairus a Jihar.
Masari ya bayyana hakan me a wurin wani taron manema labarai da aka yi a gidan Gwamnatin Jihar da ke birnin Katsina.
Gwamnan ya bayyana cewa an samu mutane hudu daga Daura, hudu daga cikin garin Katsina sai Daya daga Dutsinma
Zamu kawo maku karin bayani nan gaba.

About andiya

Check Also

Dangote, Pope Leo XIV, Trump, Xi Jinping, others Named in TIME 100 Most Influential People for 2026

  Renowned African industrialist and philanthropist, Aliko Dangote, has been named among TIME Magazine’s 100 …

Leave a Reply

Your email address will not be published.