Home / Big News / Masari Ya Tabbatar Da Samun Mutane Tara Da Cutar Korona

Masari Ya Tabbatar Da Samun Mutane Tara Da Cutar Korona

 Imrana Abdullahi
Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya tabbatar da mutane 9 da ka samu da cutar Covid 19 da ake kira da Korona bairus a Jihar.
Masari ya bayyana hakan me a wurin wani taron manema labarai da aka yi a gidan Gwamnatin Jihar da ke birnin Katsina.
Gwamnan ya bayyana cewa an samu mutane hudu daga Daura, hudu daga cikin garin Katsina sai Daya daga Dutsinma
Zamu kawo maku karin bayani nan gaba.

About andiya

Check Also

Ramadan 2023: Nigerian Church Reaches Out To Over 1000 Underprivileged Muslims/ Almajiri.

  The church of Christ Evangelical and life Intercessory Ministry, Sabon Tasha Kaduna State has …

Leave a Reply

Your email address will not be published.