Home / Big News / Masari Ya Tabbatar Da Samun Mutane Tara Da Cutar Korona

Masari Ya Tabbatar Da Samun Mutane Tara Da Cutar Korona

 Imrana Abdullahi
Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya tabbatar da mutane 9 da ka samu da cutar Covid 19 da ake kira da Korona bairus a Jihar.
Masari ya bayyana hakan me a wurin wani taron manema labarai da aka yi a gidan Gwamnatin Jihar da ke birnin Katsina.
Gwamnan ya bayyana cewa an samu mutane hudu daga Daura, hudu daga cikin garin Katsina sai Daya daga Dutsinma
Zamu kawo maku karin bayani nan gaba.

About andiya

Check Also

Agriculture: Mrs Tinubu empowers 140 North west women farmers as Gov Idris enhances sustained farmers , women capacity for nation building

By Suleiman Adamu, Sokoto At least , 140 Northwest women farmers in Kebbi state benefitted …

Leave a Reply

Your email address will not be published.