Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Dakta Iyorchia Ayu ya yi kira ga daukacin al’ummar Musulmi a tarayyar Najeriya da su yi amfani da lokutan bikin sabuwar shekarar Musulunci wajen aiwatar da abubuwan da za su sanya gobensu ta yi kyau tare da inganta hadin kai. Ya shawarce su da …
Read More »Daily Archives: July 30, 2022
Honarabul Isa Ashiru Kudan Ya Taimakawa Yan Sa Kai Na Yankin Keke
Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna a jam’iyyar PDP honarabul Isa Ashiru Kudan ya yi kira ga daukacin al’ummar Jihar Kaduna da su ci gaba da yin addu’o’in neman samun maganin matsalar tsaron da ke kara tabarbarewa a fadin Najeriya baki daya. Isa Ashiru ya yi wannan kiran ne a lokacin …
Read More »