Daga IMRANA ABDULLAHI Kaduna Shugaban jam’iyyar PDP na kasa Dokta Iyorchia Ayu ya bayyana farin cikinsa da irin yadda al’ummar Jihar Osun suka fito kwansu da kwarkwatarsu baki daya suka ba jam’iyyar PDP hadin kai da goyon baya wanda sakamakon hakan suka samu gagarumar nasara. Dokta Iyorchia Ayu, ya bayyana …
Read More »Daily Archives: July 17, 2022
KATIN ZABE NE ZAI KAREWA MA’AIKATA MUTUNCINSU – AYUBA MAGAJI SULEIMAN
DAGA IMRANA ABDULLAHI Kwamared Ayuba Magaji Suleiman, shugaban kungiyar Kwadago ta kasa (NLC) reshen Jihar kaduna ya yi kira ga daukacin ma’aikata da su fito kwansu da kwarkwatarsu domin tabbatar da yin katin Jefa kuri’a da zai ba su damar zaben shugabannin da za su jagorance su a kowane irin …
Read More »