DAGA IMRANA ABDULLAHI An bayyana tsohon Gwamnan Jihar Zamfara kuma tsohon shugaban kungiyar Gwamnonin Najeriya Alhaji Abdul’Aziz Yari Abubakar Shetiman Mafara a matsayin wanda ya cancanci zama shugaban majalisar Dattawan Najeriya. Alhaji Bashir Nafaru ne ya bayyana hakan a lokacin da suke tattaunawa da wakilinmu a wayar Salula. Bashir Nafaru …
Read More »