Sakamakon irin yadda wadansu mutane yan asalin karamar hukumar Faskari suka Gabatarwa da majalisar dokokin Jihar Katsina karkashin jagorancin Honarabul Tasi’u Maigari Zango korafi majalisar ta Dakatar da shugaban karamar hukumar ta Faskari Bala Ado har sai sun kammala gudanar da binciken da suke yi a kansa. Majalisar …
Read More »Daily Archives: May 17, 2023
ANTI-PARTY: ZAMFARA APC SETS UP 11-MEMBER COMMITTEE
In an effort to fish out those that committed anti – party activities during the last concluded General elections for Governors, state assembly, Senate, House of representatives and Presidential elections Zamfara state chapter of the All Progressive Congress (APC) has sets up a powerful committee that saddled with a responsibility …
Read More »KUNGIYAR MATASAN NAJERIYA NA GOYON BAYAN SANATA YARI
Daga Imrana Abdullahi Daukacin yayan kungiyar matasan Najeriya sun bayyana cikakken hadin kansu da goyon baya ga zababben Sanata Abdul’Aziz Abubakar Yari Shetiman Zamfara domin ya Dare kujerar shugaban majalisar Dattawa ta kasa. Yayan kungiyar sun bayyana hakan ne a lokacin da suka kai wata ziyara ofishin hedikwatar jam’iyyar …
Read More »KTHA SUSPENDS BALA ADO FASKARI COUNCIL CHAIR TO INVESTIGATE PETITION
The Katsina State House of Assembly has announced the suspension from office of the Chairman of the Faskari Local Government Council, Hon Musa Bala Ado pending the conclusion of investigation on allegations of mismanagement and maladministration brought before the House against the suspended Chairman. The House …
Read More »Hukumar NDLEA Ta Kama Mutane 85 Bisa Zargin Ta’ammali Da Miyagun Kwayoyi A Kano
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da ke zuwa mana daga Jihar Kano na cewa a ranar Litinin da ta gabata hukumar da ke yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kai samame wani dandalin da wasu da ake zargi da shiga wani Kulab din Dare suna …
Read More »