Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana damuwarta kan abin da wasu ‘yan kasuwa masu sayar da shinkafa a jihar ke yi, inda suka koma yin babakere. Wannan ci gaban ya zo ne bayan rufe dukkan iyakokin Jamhuriyar Nijar bayan juyin mulkin da aka yi a kasar da ke …
Read More »Daily Archives: August 4, 2023
GANDUJE WILL REFORM THE APC PARTY – KAILANI MUHAMMAD
By; Imrana Abdullahi, Kaduna The new leader of the All Progressive Party (APC), Dr. Abdullahi Umar Ganduje, has been described as someone who will be determined to reform the APC so that Nigeria can continue to develop. The explanation of this came from the mouth of the leader of the …
Read More »GOVERNOR DAUDA LAWAL HOLDS THE RIGHT ANTENNA AND ZAMFARA GETS THE RIGHT RIGHT SIGNAL!
by Sani Ahmed Sambo When you elect a leader based on his pedigree on what it takes to rule, you sometimes become greatly astounded by the speed and level of his miraculous performance and achievements within a very short time frame. Yes! Perhaps some people would say …
Read More »Muna Cikin Jimami, Bakin Ciki Da Rashin Jindadi Kuma Muna Bakin Ciki Da Hakan – Yan Nijar Mazaunan Kaduna
….Juyin mulki ba alkairi ba ne Daga Imrana Abdullahi Daukacin al’ummar kasar Nijar mazauna Jihar Kaduna sun bayyana bakincikinsu da tsananin rashin jindadinsu da abin da ke faruwa a kasar Nijar. Don Allah a duba Allah da sayayyar Manzon Allah SAW sojojin nan su mayar wa da zababben shugaban kasa …
Read More »Gwamna Dikko Radda Ya Bukaci Yan Kasuwa Su Saukakawa Jama’a
Daga Imrana Abdullahi Kwamishinan ma’aikatar kula da harkokin addinai na Jihar Katsina Honarabul Ishaq Shehu Dabai ( Kadimul Islam na Jihar Katsina) ya yi kira da babbar murya ga dukkan daukacin yan kasuwa da su saukakawa jama’a a cikin kasuwancinsu. Kwamishina Ishaq Dabai ya yi wannan kiran ne a lokacin …
Read More »