By Imrana Abdullahi, Kaduna Professor Ibrahim Muhammad Sule is the Director of the distance learning center under the Ahmadu Bello University Zaria, he said that they are doing seventeen 17 degrees in this educational institution. This system of studying from home through the internet is not a new thing if …
Read More »Monthly Archives: August 2023
Na Shirya Gasar Kwallon Kafa Ne Domin Taimakawa Matasa – Abdallah Yusuf
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Arewacin Najeriya Abdallah Yusuf Mamman, matashi ne mai kokarin ganin ya kawo hanyoyin da rayuwar matasa za ta inganta wanda hakan yasa har ya yi tunanin shirya gasar wasan kwallon kafa a tsakanin matasa a Jihar Kaduna. Kamar yadda matashi Abdallah Yusuf Mamman, ya shaidawa manema …
Read More »Urgent Call to Protect Vulnerable Women: Activist Advocates Evacuation of Mentally Ill from Streets Amidst Heightened Risk of Assaults and Ritual Crimes
By; Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria Human rights activist and peace ambassador, Hajiya Ramatu Tijjani, made a call on Friday for the protection of mentally ill women who roam the streets, safeguarding them from rapists and ritualists. She also urged authorities to evacuate these women and provide them with …
Read More »Niger Coup: Tinubu Seeking State Of Emergency, Suspension Of Presidential Election Tribunal, Frank Warns
Former Deputy National Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC), Comrade Timi Frank, on Saturday, raised the alarm over alleged plot by President Bola Ahmed Tinubu to go to war over coup in Niger to enable him declare a state of emergency in Nigeria and suspend the ongoing …
Read More »Gwamnatin Jihar Katsina Ta Dau Mataki A kan Masu Boye Shinkafa
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana damuwarta kan abin da wasu ‘yan kasuwa masu sayar da shinkafa a jihar ke yi, inda suka koma yin babakere. Wannan ci gaban ya zo ne bayan rufe dukkan iyakokin Jamhuriyar Nijar bayan juyin mulkin da aka yi a kasar da ke …
Read More »GANDUJE WILL REFORM THE APC PARTY – KAILANI MUHAMMAD
By; Imrana Abdullahi, Kaduna The new leader of the All Progressive Party (APC), Dr. Abdullahi Umar Ganduje, has been described as someone who will be determined to reform the APC so that Nigeria can continue to develop. The explanation of this came from the mouth of the leader of the …
Read More »GOVERNOR DAUDA LAWAL HOLDS THE RIGHT ANTENNA AND ZAMFARA GETS THE RIGHT RIGHT SIGNAL!
by Sani Ahmed Sambo When you elect a leader based on his pedigree on what it takes to rule, you sometimes become greatly astounded by the speed and level of his miraculous performance and achievements within a very short time frame. Yes! Perhaps some people would say …
Read More »Muna Cikin Jimami, Bakin Ciki Da Rashin Jindadi Kuma Muna Bakin Ciki Da Hakan – Yan Nijar Mazaunan Kaduna
….Juyin mulki ba alkairi ba ne Daga Imrana Abdullahi Daukacin al’ummar kasar Nijar mazauna Jihar Kaduna sun bayyana bakincikinsu da tsananin rashin jindadinsu da abin da ke faruwa a kasar Nijar. Don Allah a duba Allah da sayayyar Manzon Allah SAW sojojin nan su mayar wa da zababben shugaban kasa …
Read More »Gwamna Dikko Radda Ya Bukaci Yan Kasuwa Su Saukakawa Jama’a
Daga Imrana Abdullahi Kwamishinan ma’aikatar kula da harkokin addinai na Jihar Katsina Honarabul Ishaq Shehu Dabai ( Kadimul Islam na Jihar Katsina) ya yi kira da babbar murya ga dukkan daukacin yan kasuwa da su saukakawa jama’a a cikin kasuwancinsu. Kwamishina Ishaq Dabai ya yi wannan kiran ne a lokacin …
Read More »Dangiwa Ya Yi Murabus A Matsayin Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Majalisar zartaswar jihar Katsina ta gudanar da taronta na farko da kuma wani zama mai ban sha’awa don karrama sakataren gwamnatin jihar mai barin gado, Alhaji Ahmed Musa Dangiwa, a gidan gwamnati. Alhaji Ahmed Dangiwa, tare da Hajiya Hannatu Musa Musawa, mai baiwa shugaban kasa shawara kan …
Read More »