Wani hadarin Jirgin ruwan Kwale kwale ya halaka mutane 26 da suka mutu a hatsarin jirgin ruwa a kauyen Gbajibo da ke karamar hukumar Mokwa a jihar Neja. An tattaro cewa, kwale-kwalen da ke dauke da fasinjoji kusan 100 daga kauyukan Gbajibo, Ekwa, da Yan-kede, ya kife ne da safiyar …
Read More »Daily Archives: September 10, 2023
Kogi Elections: APC National Chairman, Ganduje says party working to retain state legitimately
By S. Adamu, Sokoto The ruling All Progressives Congress National Chairman and former Kano state Governor Dr Abdullahi Umar Ganduje at the weekend said the party is putting its arts together for a landslide victory to retain Kogi state during the governorship election. Kogi state is among the few …
Read More »Gwamna Radda Ya Kafa Harsashin Cibiyar Wankin Koda (Dialysis)
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umar Radda ne ya aza harsashin ginin cibiyar kula da lafiya ta duniya a babban asibitin Janar Amadi Rimi da ke yankin karamar hukumar Batagarawa a jihar. Kakakin Malam Dikko Radda, Ibrahim Kaula Mohammed, ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya fitar, inda …
Read More »Shugaban Matasan PDP Na Shiyyar Arewa Maso Yamma Ya Yabawa Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar Wazirin Adamawa Dan Takarar jam’iyyar PDP Na Shugaban kasa a 2023
Shugaban Matasan PDP Na Shiyyar Arewa Maso Yamma Ya Yabawa Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar Wazirin Adamawa Dan Takarar jam’iyyar PDP Na Shugaban kasa a 2023 Shugaban matasan jam’iyyar PDP na shiyyar Arewa maso Yamma Alhaji Atiku Muhammad Yabo Sarkin Yakin Yabo, ya fito fili ya yabawa irin …
Read More »Kotu Ta Yi Watsi Da Zaben Yusuf Datti Na NNPP Ta Tabbatar Da Musa Iliyasu Kwankwaso Na APC
Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokokin Jiha da ke zamanta a Kano ta yi watsi da zaben Yusuf Umar Datti na NNPP bayan bai yi murabus daga Jami’ar Bayero Kano kwanaki 30 gabanin zaben ba. Mai shari’a Ngozi Flora Azinge ta umarci hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta …
Read More »Girgizar kasa Ta Lashe Rayukan Mutane Sama Da 1,000 A Maroko
Ma’aikatar harkokin cikin gidan kasar ta sanar da cewa, wata mummunar girgizar kasa da ta afku a tsakiyar kasar Morocco a daren Juma’a ta yi sanadin mutuwar mutane akalla 1,037. Girgizar kasa mai karfin awo 6.8 ta afku a tsaunukan High Atlas na kasar Maroko da yammacin jiya Juma’a. Wani …
Read More »Gwamna Dikko Radda Ya Rattaba Hannu A Kan Karin Kasafin Kudin 2023
Daga Imrana Abdullahi A wani mataki na nuna jajircewar gwamnatin jihar Katsina wajen kyautata rayuwar al’ummarta da kuma kudurinta na samar da yanayi mai inganci da wadata ga kowa da kowa, Gwamna Dikko Umar Radda ya sanya hannu kan karin kasafin kudin shekarar 2023 domin ya zama doka. Majalisar dokokin …
Read More »